• About Us
  • Contact us
  • Advertise with us
Tuesday, June 24, 2025
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode
-18 °c
  • Home
  • News
    • All
    • GENERAL NEWS
    • National
    Uba Sani: Plateau Killers Must Face Justice, ‘Enough Is Enough

    Uba Sani: Plateau Killers Must Face Justice, ‘Enough Is Enough

    Five Killed, 10 Injured in Kano Explosion — Police

    Five Killed, 10 Injured in Kano Explosion — Police

    Tinubu’s running mate

    I Was Nearly Lynched in Gombe for Not Endorsing Shettima as Tinubu’s Running Mate — APC Vice Chair

    ASUP

    Kaduna Govt Pays Lecturers Less Than NYSC Allowance, Striking Staff Lament

    Tinubu has arrived

    Yelwata Killings: Tinubu Arrives In Benue

    looding in Mokwa

    Mokwa floods: 700 persons still missing — Niger govt

    Trending Tags

    • Sillicon Valley
    • Climate Change
    • Election Results
    • Flat Earth
    • Golden Globes
    • MotoGP 2017
    • Mr. Robot
  • General Crimes
    • All
    • Banditry
    • Climate Change
    • CRIMES
    • Fact-Check
    • Investigations
    • Music
    • Sports
    • Terrorism
    • Violence
    missing children in Nigeria

    Kano Court Jails 7 for 229 Years Over Child Abductions to Anambra

    Over 30 Farmers Killed in Coordinated Bandit Attacks on Katsina Communities

    Over 30 Farmers Killed in Coordinated Bandit Attacks on Katsina Communities

    Uba Sani: Plateau Killers Must Face Justice, ‘Enough Is Enough

    Uba Sani: Plateau Killers Must Face Justice, ‘Enough Is Enough

    EFCC Nets Benue Gov’s Aide Over Alleged Sextortion, Cyber Bullying

    EFCC Nets Benue Gov’s Aide Over Alleged Sextortion, Cyber Bullying

    Five Killed, 10 Injured in Kano Explosion — Police

    Five Killed, 10 Injured in Kano Explosion — Police

    Suicide Bomber Hits Borno Fish Market, Leaves 10 Killed

    Suicide Bomber Hits Borno Fish Market, Leaves 10 Killed

    thuggery activities

    Rising Violence, Youth Gangs Threaten Kano’s Peace—Child Rights Advocate Tells Gov Yusuf

    stealing shoes

    Kaduna Court Jails Man for Stealing Worshippers’ Shoes

    SPECIAL REPORT: Niger State Farmers Suffer Major Losses as Unregulated Dam Discharges Trigger Devastating Floods

    SPECIAL REPORT: Niger State Farmers Suffer Major Losses as Unregulated Dam Discharges Trigger Devastating Floods

  • Under reported
  • Business
  • Politics
  • Opinions
  • Studio
    • All
    • Health
    • info-graphics
    • TV
    Saudi medical team successfully separates Nigerian conjoined twins

    Saudi medical team successfully separates Nigerian conjoined twins

    diphtheria outbreak

    Save the Children launch health response to combat diphtheria outbreaks in Nigerian-hit States.

    Forensic laboratory

    Justice Network advocates for forensic laboratories to expedite rape examinations, prosecutions

    Featured Video Play Icon

    Video: How Conflicts, Climate Change Fuel Food Crisis in the Middle East

    drug for sickle cell disease and hypertension

    Nigeria Develops Drugs for Sickle Cell Disease, Hypertension

    preterm birth

    Born Too Soon: WHO Queries Nations, Demands Action for Preterm Birth

    UNFPA urges Nigeria to recruit 70,000 midwives to tackle maternal, child deaths

    UNFPA urges Nigeria to recruit 70,000 midwives to tackle maternal, child deaths

    humanitarian aid

    Humanitarian: ICRC Supports Vulnerable Ukrainians

    Infographics: Kaduna’s PDP, APC, LP Party Candidates’ Plans for Education, Security

    Infographics: Kaduna’s PDP, APC, LP Party Candidates’ Plans for Education, Security

    road accidents

    Citizens Demand Repair of Nigeria’s Damaged Roads

    Trending Tags

    • Golden Globes
    • Mr. Robot
    • MotoGP 2017
    • Climate Change
    • Flat Earth
  • Home
  • News
    • All
    • GENERAL NEWS
    • National
    Uba Sani: Plateau Killers Must Face Justice, ‘Enough Is Enough

    Uba Sani: Plateau Killers Must Face Justice, ‘Enough Is Enough

    Five Killed, 10 Injured in Kano Explosion — Police

    Five Killed, 10 Injured in Kano Explosion — Police

    Tinubu’s running mate

    I Was Nearly Lynched in Gombe for Not Endorsing Shettima as Tinubu’s Running Mate — APC Vice Chair

    ASUP

    Kaduna Govt Pays Lecturers Less Than NYSC Allowance, Striking Staff Lament

    Tinubu has arrived

    Yelwata Killings: Tinubu Arrives In Benue

    looding in Mokwa

    Mokwa floods: 700 persons still missing — Niger govt

    Trending Tags

    • Sillicon Valley
    • Climate Change
    • Election Results
    • Flat Earth
    • Golden Globes
    • MotoGP 2017
    • Mr. Robot
  • General Crimes
    • All
    • Banditry
    • Climate Change
    • CRIMES
    • Fact-Check
    • Investigations
    • Music
    • Sports
    • Terrorism
    • Violence
    missing children in Nigeria

    Kano Court Jails 7 for 229 Years Over Child Abductions to Anambra

    Over 30 Farmers Killed in Coordinated Bandit Attacks on Katsina Communities

    Over 30 Farmers Killed in Coordinated Bandit Attacks on Katsina Communities

    Uba Sani: Plateau Killers Must Face Justice, ‘Enough Is Enough

    Uba Sani: Plateau Killers Must Face Justice, ‘Enough Is Enough

    EFCC Nets Benue Gov’s Aide Over Alleged Sextortion, Cyber Bullying

    EFCC Nets Benue Gov’s Aide Over Alleged Sextortion, Cyber Bullying

    Five Killed, 10 Injured in Kano Explosion — Police

    Five Killed, 10 Injured in Kano Explosion — Police

    Suicide Bomber Hits Borno Fish Market, Leaves 10 Killed

    Suicide Bomber Hits Borno Fish Market, Leaves 10 Killed

    thuggery activities

    Rising Violence, Youth Gangs Threaten Kano’s Peace—Child Rights Advocate Tells Gov Yusuf

    stealing shoes

    Kaduna Court Jails Man for Stealing Worshippers’ Shoes

    SPECIAL REPORT: Niger State Farmers Suffer Major Losses as Unregulated Dam Discharges Trigger Devastating Floods

    SPECIAL REPORT: Niger State Farmers Suffer Major Losses as Unregulated Dam Discharges Trigger Devastating Floods

  • Under reported
  • Business
  • Politics
  • Opinions
  • Studio
    • All
    • Health
    • info-graphics
    • TV
    Saudi medical team successfully separates Nigerian conjoined twins

    Saudi medical team successfully separates Nigerian conjoined twins

    diphtheria outbreak

    Save the Children launch health response to combat diphtheria outbreaks in Nigerian-hit States.

    Forensic laboratory

    Justice Network advocates for forensic laboratories to expedite rape examinations, prosecutions

    Featured Video Play Icon

    Video: How Conflicts, Climate Change Fuel Food Crisis in the Middle East

    drug for sickle cell disease and hypertension

    Nigeria Develops Drugs for Sickle Cell Disease, Hypertension

    preterm birth

    Born Too Soon: WHO Queries Nations, Demands Action for Preterm Birth

    UNFPA urges Nigeria to recruit 70,000 midwives to tackle maternal, child deaths

    UNFPA urges Nigeria to recruit 70,000 midwives to tackle maternal, child deaths

    humanitarian aid

    Humanitarian: ICRC Supports Vulnerable Ukrainians

    Infographics: Kaduna’s PDP, APC, LP Party Candidates’ Plans for Education, Security

    Infographics: Kaduna’s PDP, APC, LP Party Candidates’ Plans for Education, Security

    road accidents

    Citizens Demand Repair of Nigeria’s Damaged Roads

    Trending Tags

    • Golden Globes
    • Mr. Robot
    • MotoGP 2017
    • Climate Change
    • Flat Earth
No Result
View All Result
Daily Episode
No Result
View All Result
">

Gyaran Dokar Zaɓe: INEC Ta Buƙaci ‘Yan Majalisa Da Aiki Ba Tare Nuna Bambanci Ba

by Abubakar Ismail Kankara
January 9, 2021
in Hausa
0
Gyaran Dokar Zaɓe: INEC Ta Buƙaci ‘Yan Majalisa Da Aiki Ba Tare Nuna Bambanci Ba
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, ya yi kira ga ‘yan Majalisar Tarayya da su yi aiki ba tare da la’akari da jam’iyyar da kowanne ke wakilta ba wajen yi wa Dokar Zaɓe garambawul wanda zai taimaka wajen inganta yadda ake gudanar da zaɓe a ƙasar nan.

Yakubu ya yi wannan kiran ne a wajen bikin ƙaddamar da kwamitin haɗin gwiwar ƙwararru na yi wa Dokar Zaɓe kwaskwarima wanda aka yi a Abuja a ranar Juma’a.

RelatedPosts

Rana ta biyu a Garin Dikwa Zulum ya Raba kuɗi, da Abinci a Dikwa.

Ibrahim Magu Ya Taya Sabon Shugaba Murna

Kuskure Ne Tantance Tsoffin Shugabannin Tsaro – Sani

">

Kwamitin Haɗin Gwiwar Majalisar Tarayya kan Hukumar Zaɓe da Al’amuran Zaɓe ne ya shirya taron tare da tallafin Cibiyar Tsare-tsare da Aikin Doka, wato Policy and Legal Advocacy Centre (PLAC) da kuma Ofishin Harkokin Ƙasar Wajen Birtaniya da Cigaban Kwamanwal, wato UK Foreign and Commonwealth Development Office (FCDO).

Mista Festus Okoye, wato Babban Kwamishinan INEC kuma shugaban kwamitin yaɗa labarai da Wayar da kan masu zaɓe a hukumar, shi ne ya wakilci Mahmood a taron.

Yakubu ya ce garambawul ɗin ya zo a kan kari, kuma abu mafi muhimmanci shi ne lallai a tabbatar da cewa gyare-gyaren sun yi tasiri, kuma an yi su ba tare da kallon kowace jam’iyya ba, sannan a cire duk wata rarrabuwar kai, kuma a kammala su aƙalla daga yanzu zuwa watanni huɗu na farko na shekarar 2021.

Idan an tuna, tun a cikin 2020 ne shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan, ya yi alƙawarin cewa Majalisar Tarayya za ta bada haɗin kai wajen zartar da gyaran Dokar Zaɓe ya zuwa ƙarshen watanni huɗu na farko na shekarar 2021.

Shugaban na INEC ya yi na’am da sabon yunƙurin da kuma sadaukarwar da shugabannin Majalisar Tarayya su ka nuna wajen yi wa tsarin dokokin gudanar da zaɓe kwaskwarima.

Yakubu ya ce sabon hoɓɓasan da majalisar ke yi ya zo a kan kari kuma tilas ne a ci gaba da shi tare da aiwatar da shi a cikin tunanin waiwaye da kuma hanzari.

Ya ce lallai ne a tabbatar da yunƙurin ya tafi bisa hanyar kammaluwar sa, hanzari, saka hannu da tunanin dabaru.

Yakubu ya ce hukumar ta sadaukar da kai sosai ga tabbatuwar aikin garambawul ɗin kuma za ta ci gaba da bada shawarwari da za su taimaka wajen ingantuwar harkokin zaɓe a ƙasar nan.

Ya ƙara da cewa gyara tsarin dokokin zaɓe ba wai zai haifar da sauyi farat ɗaya wajen aikin gudanar da aikin zaɓe ba.

">

Ya ce: “Tsarin Mulki da kuma Dokar Zaɓe ba su iya yin aiki da kan su, kuma dukkan su su na motsawa ne ta hanyar ayyuka ko rashin ayyukan masu ruwa da tsaki a tsarin zaɓe.”

Wani memba a kwamitin ƙwararrun, Malam Sadiq Mu’azu, ya yi nuni da cewa ɗaya daga cikin alfanun yi wa Dokar Zaɓe gyaran fuska shi ne zai tattaro dukkan gyare-gyaren a cikin kundi guda ɗaya.

Mu’azu ya ce babban burin garambawul ɗin shi ne domin a tabbatar da cewa dukkan jam’iyyun siyasa sun kula da haƙƙin maza da mata tare da kawar da duk wani nau’i na bambanci daga cikin jam’iyyun siyasa.

Ya ce, “Dokar ta buƙaci dukkan jam’iyyun siyasa da su tabbatar da cewa shugabanni mata su ne mata ba maza ba kuma dukkan shugabannin matasa za su kasance ‘yan shekara tsakanin 18 zuwa 45 daga ranar da aka yi zaɓuɓɓukan waɗannan muƙaman.

“Kuma dokar ta na so a ƙara yawan kuɗin da ‘yan takarar zama Shugaban Ƙasa ko Gwamna ko Sanata ko ɗan Majalisar Tarayya za su iya kashewa a kamfen.

Ya ce: “An ƙara kuɗin da ɗan takarar Shugaban Ƙasa zai iya kashewa daga naira biliyan ɗaya zuwa naira biliyan 5, sannan an ƙara na ɗan takarar gwamna daga naira miliyan 200 zuwa naira biliyan 1, sai kuma aka ƙara na ɗan takarar Sanata zuwa miliyan 100, na ɗan Majalisar Wakilai kuma zuwa miliyan 70.”

A nasa jawabin, Shugaban Kwamitin Hukumar Zaɓe a Majalisar Dattawa, Sanata Kabiru Gaya, ya ce idan an zartar da dokar kuma aka amince da ita, to za ta taimaka gaya wajen sauya fasalin siyasar ƙasar nan.

Ya ce: “Ba shakka, yi wa Dokar Zaɓe garambawul zai yi tasiri mai kyau matuƙa a kan hanyoyin gudanar da zaɓe waɗanda sun sha gamuwa da ƙalubale a baya tare da tada muhawarori waɗanda su ka yi barazana ga buƙatar yin zaɓe cikin ‘yanci, adalci da inganci.”

Ya ce an ƙaddamar da Kwamitin Ƙwararru ɗin ne domin a cimma iyakance lokacin da za a amince da dokar ya zuwa ƙarshen kwatar farko ta shekarar 2021.

Shi kuwa Antoni-Janar na Tarayya kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami, alƙawari ya yi na yin aiki tare da kwamitin ƙwararrun domin tabbatar da ba a samu cikas ba wajen samun amincewar shugaban ƙasa ga dokar.

Malami, wanda mai taimaka wa shugaban ƙasa ta musamman kan gyaran fuskar harkokin shari’a da hulɗa da ƙasar waje, Misis Juliet Ibekaku-Nwagwu ta wakilta, ya ce, “Zan ci gaba da aiki kafaɗa da kafaɗa da Majalisar Tarayya don tabbatar da a ƙarshe kwaskwarimar ta samu amincewa kamar yadda aka tsara.

“Na tuna da cewa ba a daɗe da gama zaɓuɓɓukan 2015 ba, Shugaban Ƙasa ya amince da ƙaddamar da kwamitocin gyaran fuskar tsarin mulki da dokokin zaɓe a cikin 2016, kuma mu na ta aiki tare da Majalisar Tarayya kuma mun fito da dokoki huɗu waɗanda Majalisar Zartaswa ta Tarayya ta yarda da su kuma ta aika da su zuwa Majalisar Dokoki.”

A saƙon sa na sa alheri, ahugaban sashen gudanar da mulki na FCDO, Mista Sam Waldock, ya ce ƙasar Birtaniya ta na alfahari da goyon bayan da ta ke ba tsarin mulkin dimokiraɗiyya na Nijeriya.

Ya ce, “A cikin shekaru biyar da su ka gabata, Birtaniya ta kashe sama da fam miliyan 50 a kan tsarin dimokiraɗiyyar Nijeriya kuma ita ce ƙasa mafi girma a Afrika mai bin tafarkin mulkin dimokiraɗiyya kuma ta na cikin manyan membobin Kwamanwal.

“Mu na jinjina wa Majalisar Tarayya a kan aikin ta na yi wa wannan doka garambawul wanda zai taimaka sosai har ma bayan an yi zaɓe.

“Kafa kwamitin ƙwararru da aka yi don a hanzarta aiki a kan wannan doka ya na da matuƙar muhimmanci wajen bada gudunmawa ga tsarin dokokin zaɓe na Nijeriya.”

Shi ma a jawabin sa, Babban Daraktan PLAC, Mista Clement Nwankwo, ya bayyana jin daɗi kan ganin za a zartar da dokar a cikin ƙanƙanen lokaci.

Ya ce, “Sakamakon ganin yadda aka kasa a yunƙurin baya na rattaba hannu kan Dokar Zaɓen a cikin 2018, a bayyane ya ke cewar wannan sadaukarwar ta samu amincewar kowa da kowa daga kowane ɓangare, wanda hakan ya nuna kenan yanzu mun samu sabuwar Dokar Zaɓe.

”Tare da goyon bayan Ofishin Harkokin Ƙasar Wajen Birtaniya da Cigaban Kwamanwal, mun samu nasarar yin haɗin gwiwa da Majalisar Tarayya don ganin an cimma burin da majalisar ta ke so a cimmawa.”

DAILY EPISODE

ZIYARCI SHAFUKANMU NA FACEBOOK DA TWITTER

">
Abubakar Ismail Kankara

Abubakar Ismail Kankara

Abubakar Ismail Kankara is an accomplished investigative journalist, fact-checker, seasoned storyteller, PR professional, skilled video editor, website designer, and proficient in SEO/Social Media Management. Additionally, he is a 2023 Govspend Media Fellow and a 2024 UDEME Accountability Fellow.

Related Posts

Rana ta biyu a Garin Dikwa Zulum ya Raba kuɗi, da Abinci a Dikwa.

Rana ta biyu a Garin Dikwa Zulum ya Raba kuɗi, da Abinci a Dikwa.

by Abubakar Ismail Kankara
February 25, 2021
0

Rana ta biyu a Garin Dikwa Zulum ya Raba kuɗi, da Abinci a Dikwa. Maigirma Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana...

Ibrahim Magu Ya Taya Sabon Shugaba Murna

Ibrahim Magu Ya Taya Sabon Shugaba Murna

by Abubakar Ismail Kankara
February 25, 2021
0

 Magu Ya Taya Sabon Shugaba Murna Sabon Shugaban Hukumar yaƙi da al-mundahana ta ƙasa EFCC Abdulrasheed Bawa yace tsohon Shugaban...

Kuskure Ne Tantance Tsoffin Shugabannin Tsaro – Sani

Kuskure Ne Tantance Tsoffin Shugabannin Tsaro – Sani

by Abubakar Ismail Kankara
February 25, 2021
0

Kuskure Ne Tantance Tsoffin Shugabannin Tsaro – Sani Tsohon Sanatan Jihar Kaduna Sanata Shehu Sani, ya soki lamirin majalisar Dattawa...

Dikko Shine Yayi Kokarin Gyara Ingantuwar Hanyoyin Shigar Kwastom – Kanwan Katsina.

Dikko Shine Yayi Kokarin Gyara Ingantuwar Hanyoyin Shigar Kwastom – Kanwan Katsina.

by Abubakar Ismail Kankara
February 23, 2021
0

Dikko Shine Yayi Kokarin Gyara Ingantuwar Hanyoyin Shigar Kwastom           Kanwan Katsina, Alh. Bello An bayyana...

Next Post
NDLEA Ta Fitar Da Sunayen Waɗanda Suka Yi Nasarar Samun Aiki Da Hukumar

NDLEA Ta Fitar Da Sunayen Waɗanda Suka Yi Nasarar Samun Aiki Da Hukumar

Leaked document reveals Finance Minister’s plan to pay Ned Nwoko, Others Billions of Naira for 10 years from States, LGs’ allocations

Leaked document reveals Finance Minister’s plan to pay Ned Nwoko, Others Billions of Naira for 10 years from States, LGs’ allocations

Recommended

Teacher in court for defiling four-year-old pupil in Lagos

Teacher in court for defiling four-year-old pupil in Lagos

5 years ago
Kotun daukaka kara ta tabbatar da hukuncin kisa ga Maryam Sanda

Kotun daukaka kara ta tabbatar da hukuncin kisa ga Maryam Sanda

5 years ago

Popular News

    Connect with us

    ">
    • About Us
    • Contact us
    • Advertise with us
    • Privacy Policy
    • Submit Article
    • Copyright Notice
    • Advertising Guidelines
    inquiries : +234 8032398985 info@dailyepisode.ng

    Copyright © 2025 DAILY EPISODE Designed by AIACCESS CONTRACTORS

    No Result
    View All Result
    • Home
    • News
    • General Crimes
    • Under reported
    • Business
    • Politics
    • Opinions
    • Studio

    Copyright © 2025 DAILY EPISODE Designed by AIACCESS CONTRACTORS

    Login to your account below

    Forgotten Password?

    Fill the forms bellow to register

    All fields are required. Log In

    Retrieve your password

    Please enter your username or email address to reset your password.

    Log In
    error: Seek permission to copy !!