• About Us
  • Contact us
  • Advertise with us
Thursday, May 19, 2022
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode
-18 °c
  • Home
  • News
    • All
    • GENERAL NEWS
    • National
    Unity Youth Forum

    Foundation Charges Nigerians To Shun Zoning, Vote On Competency

    Alhaji Liman Isah Kantigi,

    Northern Youth Demands Kantigi’s Arrest As Union Suspends Presidents Over Petition

    How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    Video: How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    The Quranic Advocates for Inter-faith Dialogue Sheik Gumi

    The Quran Advocates for Inter-faith Dialogue: Sheik Gumi

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    Trending Tags

    • Sillicon Valley
    • Climate Change
    • Election Results
    • Flat Earth
    • Golden Globes
    • MotoGP 2017
    • Mr. Robot
  • General Crimes
    • All
    • Banditry
    • Climate Change
    • CRIMES
    • Fact-Check
    • Investigations
    • Music
    • Sports
    • Terrorism
    • Violence
    How Terrorists Kidnapped a Colonel, Killed Six Soldiers in Taraba

    How Terrorists Kidnapped a Colonel, Killed Six Soldiers in Taraba

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    Terrorists kidnapped a monarch

    Bandits Kidnap Kaduna Village Head, Demand Tramadol, Bread, Petrol As Ransom

    How Social Media Information Puts Victims In Danger

    How Twitter, Facebook Tagging Endangers Kidnap Victims

    oil bunkering

    Bunkering: A Suicidal Enterprise Enriching Southern Communities, Youth

    violence and insecurity

    Nigeria’s banditry: why 5 government strategies have failed

    Bandits Invade Plateau Community, Abduct Commissioner’s Wife, Child

    Bandits Invade Plateau Community, Abduct Commissioner’s Wife, Child

    Insecurity: Police Rescue Victims, Foil Kidnap Attempt in Kaduna

    Insecurity: Police Rescue Victims, Foil Kidnap Attempt in Kaduna

    attack on passengers

    Train Attack: Military Handover Recovered Passengers Valuables To Kaduna Govt

  • Under reported
  • Business
  • Politics
  • Opinions
  • Studio
    • All
    • Health
    • info-graphics
    • TV
    How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    Video: How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    essay writing competition for secondary schools

    Inside Kaduna Essay Writing Competition

    menstrual hygiene

    Kaduna Most Beautiful Queen Sensitizes Over 100 Female Students On Sanitary Pads

    rising crimes of banditry

    Insecurity: Outrage Over Strange Assassins In Kaduna, As Military Foils Attack On NDA

    Featured Video Play Icon

    Nineteen Year Old Abubakar Musa, Invents Agricultural Drones In Kaduna

    abandoned project site

    Months after Daily Episode Report On Abandoned Project, Contractors Return Site With Subpar Equipment, No Project Specifications Sign

    Boko-Haram

    Special Report: Deplorable Conditions Of Roads Triggers Terrorism, Banditry in Northwest, Northeast Nigeria 

    Featured Video Play Icon

    Days After Kaduna Massacre, 180 Almajiri Still Missing

    Featured Video Play Icon

    Christmas: Moments Of Joy Amidst Rising Insecurity As Rev. Kiri Sue For Peace

    Trending Tags

    • Golden Globes
    • Mr. Robot
    • MotoGP 2017
    • Climate Change
    • Flat Earth
  • Home
  • News
    • All
    • GENERAL NEWS
    • National
    Unity Youth Forum

    Foundation Charges Nigerians To Shun Zoning, Vote On Competency

    Alhaji Liman Isah Kantigi,

    Northern Youth Demands Kantigi’s Arrest As Union Suspends Presidents Over Petition

    How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    Video: How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    The Quranic Advocates for Inter-faith Dialogue Sheik Gumi

    The Quran Advocates for Inter-faith Dialogue: Sheik Gumi

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    Trending Tags

    • Sillicon Valley
    • Climate Change
    • Election Results
    • Flat Earth
    • Golden Globes
    • MotoGP 2017
    • Mr. Robot
  • General Crimes
    • All
    • Banditry
    • Climate Change
    • CRIMES
    • Fact-Check
    • Investigations
    • Music
    • Sports
    • Terrorism
    • Violence
    How Terrorists Kidnapped a Colonel, Killed Six Soldiers in Taraba

    How Terrorists Kidnapped a Colonel, Killed Six Soldiers in Taraba

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    Terrorists kidnapped a monarch

    Bandits Kidnap Kaduna Village Head, Demand Tramadol, Bread, Petrol As Ransom

    How Social Media Information Puts Victims In Danger

    How Twitter, Facebook Tagging Endangers Kidnap Victims

    oil bunkering

    Bunkering: A Suicidal Enterprise Enriching Southern Communities, Youth

    violence and insecurity

    Nigeria’s banditry: why 5 government strategies have failed

    Bandits Invade Plateau Community, Abduct Commissioner’s Wife, Child

    Bandits Invade Plateau Community, Abduct Commissioner’s Wife, Child

    Insecurity: Police Rescue Victims, Foil Kidnap Attempt in Kaduna

    Insecurity: Police Rescue Victims, Foil Kidnap Attempt in Kaduna

    attack on passengers

    Train Attack: Military Handover Recovered Passengers Valuables To Kaduna Govt

  • Under reported
  • Business
  • Politics
  • Opinions
  • Studio
    • All
    • Health
    • info-graphics
    • TV
    How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    Video: How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    essay writing competition for secondary schools

    Inside Kaduna Essay Writing Competition

    menstrual hygiene

    Kaduna Most Beautiful Queen Sensitizes Over 100 Female Students On Sanitary Pads

    rising crimes of banditry

    Insecurity: Outrage Over Strange Assassins In Kaduna, As Military Foils Attack On NDA

    Featured Video Play Icon

    Nineteen Year Old Abubakar Musa, Invents Agricultural Drones In Kaduna

    abandoned project site

    Months after Daily Episode Report On Abandoned Project, Contractors Return Site With Subpar Equipment, No Project Specifications Sign

    Boko-Haram

    Special Report: Deplorable Conditions Of Roads Triggers Terrorism, Banditry in Northwest, Northeast Nigeria 

    Featured Video Play Icon

    Days After Kaduna Massacre, 180 Almajiri Still Missing

    Featured Video Play Icon

    Christmas: Moments Of Joy Amidst Rising Insecurity As Rev. Kiri Sue For Peace

    Trending Tags

    • Golden Globes
    • Mr. Robot
    • MotoGP 2017
    • Climate Change
    • Flat Earth
No Result
View All Result
Daily Episode
No Result
View All Result

Mene Ne Hukuncin Wanda Ya Yi BudaBaki Da Jima’i?

by Abubakar Ismail Kankara
May 17, 2020
in Hausa
0
Mene Ne Hukuncin Wanda Ya Yi BudaBaki Da Jima’i?
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Alhussain Suleiman

 

">

Amsawar Dakta Jamil Zarewa, Jami’ar ABU Assalamu alaikum. Malam barka da warhaka, da fatan kana nan lafia. Malam mene ne hukuncin wanda ya yi azumi amma bai yi buxabaki ba, ma’ana bai sha ruwa bayan ladan ya kira sallah ba, sai kawai ya yi jima’i da matarsa, ma’ana maimakon ya ci wani abu ko ya sha, sai ya fara da yin jima’a, shin yaya azuminsa?.

Wa alaikum assalam, Azuminsa ya yi daidai, mutukar ya sadu da ita ne bayan rana ta fadi. Annabi s.a.w ya yi umarni a yi buda baki da dabino ga wanda ya samu dama, in ba hali kuma a yi da ruwa kamar yadda ya tabbata a Hadisai.

Abin da ya gabata yana nuna cewa:  Yin buxa-baki da dabino ko ruwa shi ne sunna, saidai wanda ya fara da jima’i azuminsa ya inganta, tun da Allah ya halatta masa jima’i a daidai wannan lokacin kamar yadda aya ta: 187 a suratul Bakara ta nuna hakan.

Allah ne mafi sani. Ina Fama Da Ciwon Qoda, Zan Iya Ciyarwa A Maimakon Azumi? Assalamu Alaikum malamina inada tambaya, mace ce bata da lafiya, ciwon koda ya fara tsananta gare ta, sai satinnan likitoci suka bata shawara duk bayan minti talatin ta ci wani abu daga Abinci amma kar ta qoshi, to malam yaya za’a billowa maganar Azumin da ta sha, ciyarwa za’a cigaba da yi ko jira za’a yi sai ta warke ta rama? Wa alaikum assalam, in har tana tunanin samun sauqi kafin wani azumin ya zo, ba za ta ciyar ba, za ta bari ta rama bayan ta samu dama, saboda aya ta: 184 a suratul Baqara ta nuna cewa: wajibin mara lafiya shi ne rama azumin da bai yi ba na Ramadhana bayan ya samu dama a wasu kwanakin.

Matukar likitoci sun tabbatar ba za ta samu sauqin da za ta rama azumi daga baya ba, ya halatta ta ciyar a maimakon kowacce rana. Allah ne mafi sani.

Mace Za Ta Iya Yin I’itikafi ? Assalamu Alaikum, malam menene hukuncin i t t i k a f i n m a t a a musulunchi? Wa alaikum asssalam, ya halatta mace ta yi i’itikafi,

">

saboda matayan Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi sun yi i’itikafi kamar yadda ya zo a sahihil Bukhari.

Yana daga cikin ka’idoji a usulul fiqhi duk hukuncin da ya zo a sharia yana hade mata da maza, sai idan an samu dalilin da ya kebance maza kawai.

I’itikafi ibada ce tabbatacciya a musulunci wacce Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya aikata ta saboda neman kusanci da Allah a watan Ramdhana, babu bambanci tsakanin mace da namiji wajan koyi da Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi a wannan ibadar, saidai kar matar aure ta fita sai ta nemi iznin mijinta.

Allah ne mafi sani. Yaushe Ake Fita Daga I’itikafi? Assalamu Alaikum. Malam ina so a fada min mafi rinjayan zance game da lokacin fita daga I’itikafi? Wa’alaikumus salam, to xan’uwa malamai suna da ra’ayoyi biyu akan wannan mas’alar :

  1. Fita daga I’iitikafi daga zarar an ga watan Ramadhna, wato bayan rana ta faxi a daren Idi, saboda i’itikafi ana yinsa ne a Ramadhana kuma idan an ga wata, Ramadhana ya kare.
  2. Mai I’itikafi zai iya zama har zuwa lokacin sallar Idi, ta yadda zai fita bayan kammala sallar, Imamu Asshafi’i yana cewa: “Duk wanda ya yi niyyar koyi da Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi to ya fita daga i’itikafi bayan rana ta fadi in an ga wata, watan ya yi nusan ko ya cika, amma in ya zauna zuwa sallar idi, hakan shi ne yafi” Imamu Malik yana cewa:

“Na samu labarin wasu daga cikin mutanan kirki suna fita daga I’itikafi bayan sallar idi”. Zance mafi inganci shi ne fita daga i’itikafi bayan ranar daren idi ta fadi, saboda Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana i’itikafin dararen goman qarshe ne, su kuma suna fita idan daren IDI ya shiga.

Don neman qarin bayani duba Al-majmu’u na Nawawy 6/323 da kuma Fataawa Allajnah Adda’imah 15/411. Allah ne mafi sani.

Allah Bai Qayyade Lokacin Rama Azumi Ba! Assalamu alaikum, Dr. Mace ce ta sha Azumin shekara uku ajere saboda ciwon ulcer, kuma abin da zasu kai baki gagararsu

yake ballatana ta ciyar, Menene mafita? Wa alaikum assalam ta jira har Allah ya bata lafiya sai ta rama, Allah maxaukakin sarki a cikin Suratul Baqara aya ta: (185) ya sanya ramuwar azumi ga mara lafiya a wasu kwanaki na daban don ya nuna abin a bude yake, zuwa lokacin da aka samu dama, ba tare da yin sakaci ba.

Allah ne mafi sani. Muna Jinkirta Wankan Janaba Zuwa Bayan Asuba, A Watan Ramadana, Yaya Hukuncin? Assalamu alaikum, malam ina da tambaya shin meye hukuncin matan da za su sadu da mijinsu lokacin azumi, amma ba za su yi wanka ba har sai alfijir ya fito, shin yaya matsayin azumin su yake? Na gode.

Wa alaikum assalam, ya halatta mace ta sadu da mijinta su jinkirta wanka zuwa bayan ketowar alfijir a watan Ramadhana, Azuminsu kuma ya inganta, saboda Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yakan yi haka da matansa, kamar yadda iyalansa A’isha da Ummu Salama suka rawaito hakan, kuma Muslim ya fitar da riwayar a Sahihinsa a hadisi mai lamba ta: 1874. Allah ne mafi sani.

Za A Iya Fitar Wa Da Kirista Zakkar Fidda Kai? Assalamu alaikum, Ina yiwa malam fatan alkhairi, Allah ya qara budi, wasu ne suke neman fatawa akan wannan mas’alar “musulmine yake auren Christian, to wai idan zai fidda zakkar fidda kai itama zai fitar mata?” Wa alaikum assalam, Hadisi ya tabbata daga Ibnu Umar cewa: “Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya farlanta zakkar fid-dakai akan kowanne

musulmi Da ne ko bawa”  kamar yadda Bukhari da Muslim suka rawaito. Hadisin da ya gabata yana nuna musulmi ake fitarwa zakkar fid-dakai, amma kafiri ba’a fitar masa, kuma ba’a shi in an fitar. Allah ne mafi sani.

Zan Iya Bada Kuxi Maimaikon Abinci A Zakkar Fidda-Kai? Assalamu alaikum Dr. shin ana iya bada kuxi a zakkatul fitr maimakon kayan abinci? Wa alaikum assalam,  Annabi  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya wajabta zakkar fidda sa’i na dabino ko Sha’ir kamar yadda ya zo a hadisin Ibnu Umar wanda Muslim ya rawaito a lamba ta: (2287).

Abin da Malamai suka fahimta a hadisin da ya gabata shi ne ana fitar da zakkar fiddakai ne daga abin da mutanen garinku suka fi ci kamar Shinkafa Dawa Masara a wajan ‘yan Nigeria, Fukaha’u sun yi savani game bada kuxi a maimakon abincin da ya zo a hadisi :

  1. Umar Dan Abdulaziz da Abu-hanifa da Ibnu-taimiyya da Albani da wasu magabata sun tafi akan halaccin bada kuxi a maimakon zakkar fiddakai saboda abin da yasa aka shar’anta zakkar fid-dakai shi ne: wadatar da talakawa daga barin roqo a ranar IDI hakan kuma yana tabbata ta hanyar bada kuxi ko qimar abincin.
  2. Ya wajaba a fitar da abincin da mafi rinjaye suke ci, saboda tun da Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya fadi sunayen abinci, hakan sai ya nuna su yake so a fitar ba qimarsu ba, kamar yadda yake a hadisin Ibnu Umar wanda ya gabata. Zance na biyu ya fi inganci saboda bin sunnar Manzo shi ne daidai, tare da cewa in an samu lalura

ta qarancin abinci ko kuma talakawa suka nuna sun fi buqatar kuxi ya halatta a fitar da kuxin ko qimar abincin a maimakonsa, saboda akwai hadisai da suke nuna halaccin amsar qima a babin zakkar dabbobi in SA’I bai samu dabbar da ya kamata ya amsa ba.

Don neman qarin bayani duba: Al-mabsud 2/156 da kuma Al’istizkaar 9/346 da kuma Al’iktiyarat Alfiqhiyya lil’Albani na Abu-shaxy shafi na 209-210. Allah ne mafi sani. Hukuncin Haxa Sittu Shawwal Da Ramuwar Ramadan Malam idan ana binka ramuwar azimi za ka iya niyya biyu, wato da nufin sittu shawwal da kuma ramuwar Ramadhana a lokaci guda ? Don Allah malam taimaka min da bayani.

To ‘yar’uwa kowanne daban ake yinsa, saboda manufarsu ta bambanta, don haka ba za’a haxa su da niyya xaya ba, kamar yadda ake yi a wankan janaba da wankan juma’a, za mu fahimci hakan a cikin faxin Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : “Duk wanda ya azumci Ramadhana sannan ya biyar da kwanaki shida na Shawwal, Allah zai ba shi ladan wanda ya yi azumin shekara” Muslim ya rawaito shi a hadisi mai lamba ta : 1164, kin ga wannan yana nuna Ramadan daban, sittu- shawwal daban. Faxin Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi:“Sannan ya biyar da kwanaki shida na Shawwal” ya sa wasu malaman sun tafi akan cewa : bai halatta ayi sittu-shawwal ba, sai bayan an kammala ramuwar Ramadan, kamar yadda ya zo a : sharhurmumti’i 6\443. Allah ne mafi sani.

Source: Leadership hausa
Abubakar Ismail Kankara

Abubakar Ismail Kankara

Abubakar Ismail Kankara is a freelance multimedia journalist who covers underreported stories and fearlessly reports on corruption and insecurity in Nigeria. He is regularly hired to film documentary shorts, features, television interviews, and docu-style commercials.

Related Posts

Rana ta biyu a Garin Dikwa Zulum ya Raba kuɗi, da Abinci a Dikwa.

Rana ta biyu a Garin Dikwa Zulum ya Raba kuɗi, da Abinci a Dikwa.

by Abubakar Ismail Kankara
February 25, 2021
0

Rana ta biyu a Garin Dikwa Zulum ya Raba kuɗi, da Abinci a Dikwa. Maigirma Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana...

Ibrahim Magu Ya Taya Sabon Shugaba Murna

Ibrahim Magu Ya Taya Sabon Shugaba Murna

by Abubakar Ismail Kankara
February 25, 2021
0

 Magu Ya Taya Sabon Shugaba Murna Sabon Shugaban Hukumar yaƙi da al-mundahana ta ƙasa EFCC Abdulrasheed Bawa yace tsohon Shugaban...

Kuskure Ne Tantance Tsoffin Shugabannin Tsaro – Sani

Kuskure Ne Tantance Tsoffin Shugabannin Tsaro – Sani

by Abubakar Ismail Kankara
February 25, 2021
0

Kuskure Ne Tantance Tsoffin Shugabannin Tsaro – Sani Tsohon Sanatan Jihar Kaduna Sanata Shehu Sani, ya soki lamirin majalisar Dattawa...

Dikko Shine Yayi Kokarin Gyara Ingantuwar Hanyoyin Shigar Kwastom – Kanwan Katsina.

Dikko Shine Yayi Kokarin Gyara Ingantuwar Hanyoyin Shigar Kwastom – Kanwan Katsina.

by Abubakar Ismail Kankara
February 23, 2021
0

Dikko Shine Yayi Kokarin Gyara Ingantuwar Hanyoyin Shigar Kwastom           Kanwan Katsina, Alh. Bello An bayyana...

Next Post
COVID-19: Kaduna Council of Ulama begs El-Rufai to relax lockdown

COVID-19: Kaduna Council of Ulama begs El-Rufai to relax lockdown

COVID19: We can’t mobilise NYSC members now – DG Shuaibu

COVID19: We can’t mobilise NYSC members now – DG Shuaibu

Recommended

Maina: Why I Stood As Surety For Ex-Pension Boss ―Senator Ndume

Maina: Why I Stood As Surety For Ex-Pension Boss ―Senator Ndume

2 years ago
Banditry: Police Deploy 877 Personnel To Zamfara Communities

Banditry: Police Deploy 877 Personnel To Zamfara Communities

2 years ago

Popular News

    Connect with us

    ">
    • About Us
    • Contact us
    • Advertise with us
    • Privacy Policy
    • Submit Article
    • Copyright Notice
    • Advertising Guidelines
    inquiries : +234 8032398985 info@dailyepisode.ng

    Copyright © 2022 DAILY EPISODE Designed by AIACCESS CONTRACTORS

    No Result
    View All Result
    • Home
    • News
    • General Crimes
    • Under reported
    • Business
    • Politics
    • Opinions
    • Studio

    Copyright © 2022 DAILY EPISODE Designed by AIACCESS CONTRACTORS

    Login to your account below

    Forgotten Password?

    Fill the forms bellow to register

    All fields are required. Log In

    Retrieve your password

    Please enter your username or email address to reset your password.

    Log In