• About Us
  • Contact us
  • Advertise with us
Thursday, May 19, 2022
No Result
View All Result
NEWSLETTER
Daily Episode
-18 °c
  • Home
  • News
    • All
    • GENERAL NEWS
    • National
    Unity Youth Forum

    Foundation Charges Nigerians To Shun Zoning, Vote On Competency

    Alhaji Liman Isah Kantigi,

    Northern Youth Demands Kantigi’s Arrest As Union Suspends Presidents Over Petition

    How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    Video: How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    The Quranic Advocates for Inter-faith Dialogue Sheik Gumi

    The Quran Advocates for Inter-faith Dialogue: Sheik Gumi

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    Trending Tags

    • Sillicon Valley
    • Climate Change
    • Election Results
    • Flat Earth
    • Golden Globes
    • MotoGP 2017
    • Mr. Robot
  • General Crimes
    • All
    • Banditry
    • Climate Change
    • CRIMES
    • Fact-Check
    • Investigations
    • Music
    • Sports
    • Terrorism
    • Violence
    How Terrorists Kidnapped a Colonel, Killed Six Soldiers in Taraba

    How Terrorists Kidnapped a Colonel, Killed Six Soldiers in Taraba

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    Terrorists kidnapped a monarch

    Bandits Kidnap Kaduna Village Head, Demand Tramadol, Bread, Petrol As Ransom

    How Social Media Information Puts Victims In Danger

    How Twitter, Facebook Tagging Endangers Kidnap Victims

    oil bunkering

    Bunkering: A Suicidal Enterprise Enriching Southern Communities, Youth

    violence and insecurity

    Nigeria’s banditry: why 5 government strategies have failed

    Bandits Invade Plateau Community, Abduct Commissioner’s Wife, Child

    Bandits Invade Plateau Community, Abduct Commissioner’s Wife, Child

    Insecurity: Police Rescue Victims, Foil Kidnap Attempt in Kaduna

    Insecurity: Police Rescue Victims, Foil Kidnap Attempt in Kaduna

    attack on passengers

    Train Attack: Military Handover Recovered Passengers Valuables To Kaduna Govt

  • Under reported
  • Business
  • Politics
  • Opinions
  • Studio
    • All
    • Health
    • info-graphics
    • TV
    How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    Video: How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    essay writing competition for secondary schools

    Inside Kaduna Essay Writing Competition

    menstrual hygiene

    Kaduna Most Beautiful Queen Sensitizes Over 100 Female Students On Sanitary Pads

    rising crimes of banditry

    Insecurity: Outrage Over Strange Assassins In Kaduna, As Military Foils Attack On NDA

    Featured Video Play Icon

    Nineteen Year Old Abubakar Musa, Invents Agricultural Drones In Kaduna

    abandoned project site

    Months after Daily Episode Report On Abandoned Project, Contractors Return Site With Subpar Equipment, No Project Specifications Sign

    Boko-Haram

    Special Report: Deplorable Conditions Of Roads Triggers Terrorism, Banditry in Northwest, Northeast Nigeria 

    Featured Video Play Icon

    Days After Kaduna Massacre, 180 Almajiri Still Missing

    Featured Video Play Icon

    Christmas: Moments Of Joy Amidst Rising Insecurity As Rev. Kiri Sue For Peace

    Trending Tags

    • Golden Globes
    • Mr. Robot
    • MotoGP 2017
    • Climate Change
    • Flat Earth
  • Home
  • News
    • All
    • GENERAL NEWS
    • National
    Unity Youth Forum

    Foundation Charges Nigerians To Shun Zoning, Vote On Competency

    Alhaji Liman Isah Kantigi,

    Northern Youth Demands Kantigi’s Arrest As Union Suspends Presidents Over Petition

    How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    Video: How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    The Quranic Advocates for Inter-faith Dialogue Sheik Gumi

    The Quran Advocates for Inter-faith Dialogue: Sheik Gumi

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    Trending Tags

    • Sillicon Valley
    • Climate Change
    • Election Results
    • Flat Earth
    • Golden Globes
    • MotoGP 2017
    • Mr. Robot
  • General Crimes
    • All
    • Banditry
    • Climate Change
    • CRIMES
    • Fact-Check
    • Investigations
    • Music
    • Sports
    • Terrorism
    • Violence
    How Terrorists Kidnapped a Colonel, Killed Six Soldiers in Taraba

    How Terrorists Kidnapped a Colonel, Killed Six Soldiers in Taraba

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    How illegal Dumping Affects Climate Change, Roots Life-Threatening Diseases In Africa.

    Terrorists kidnapped a monarch

    Bandits Kidnap Kaduna Village Head, Demand Tramadol, Bread, Petrol As Ransom

    How Social Media Information Puts Victims In Danger

    How Twitter, Facebook Tagging Endangers Kidnap Victims

    oil bunkering

    Bunkering: A Suicidal Enterprise Enriching Southern Communities, Youth

    violence and insecurity

    Nigeria’s banditry: why 5 government strategies have failed

    Bandits Invade Plateau Community, Abduct Commissioner’s Wife, Child

    Bandits Invade Plateau Community, Abduct Commissioner’s Wife, Child

    Insecurity: Police Rescue Victims, Foil Kidnap Attempt in Kaduna

    Insecurity: Police Rescue Victims, Foil Kidnap Attempt in Kaduna

    attack on passengers

    Train Attack: Military Handover Recovered Passengers Valuables To Kaduna Govt

  • Under reported
  • Business
  • Politics
  • Opinions
  • Studio
    • All
    • Health
    • info-graphics
    • TV
    How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    Video: How Muslims Celebrate Eid-Ftr In Nigeria

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    Nigeria, Cuba Signs Deal On Vaccine Production

    essay writing competition for secondary schools

    Inside Kaduna Essay Writing Competition

    menstrual hygiene

    Kaduna Most Beautiful Queen Sensitizes Over 100 Female Students On Sanitary Pads

    rising crimes of banditry

    Insecurity: Outrage Over Strange Assassins In Kaduna, As Military Foils Attack On NDA

    Featured Video Play Icon

    Nineteen Year Old Abubakar Musa, Invents Agricultural Drones In Kaduna

    abandoned project site

    Months after Daily Episode Report On Abandoned Project, Contractors Return Site With Subpar Equipment, No Project Specifications Sign

    Boko-Haram

    Special Report: Deplorable Conditions Of Roads Triggers Terrorism, Banditry in Northwest, Northeast Nigeria 

    Featured Video Play Icon

    Days After Kaduna Massacre, 180 Almajiri Still Missing

    Featured Video Play Icon

    Christmas: Moments Of Joy Amidst Rising Insecurity As Rev. Kiri Sue For Peace

    Trending Tags

    • Golden Globes
    • Mr. Robot
    • MotoGP 2017
    • Climate Change
    • Flat Earth
No Result
View All Result
Daily Episode
No Result
View All Result

Matsalar Tsaro: Yadda Gwamnatin Buhari Ta Juyawa Jihar  Katsina Baya…!

by Abubakar Ismail Kankara
May 19, 2020
in Hausa
0
Matsalar Tsaro: Yadda Gwamnatin Buhari Ta Juyawa Jihar  Katsina Baya…!
Share on FacebookShare on Twitter

Daga El-Zaharadeen Umar, Katsina

A cigaba da matsalar tsaron da ke addabar wasu yankuna na jihar Katsina wanda yanzu abin ya dauki wani sabon salo ta yadda kullin sai ka ji labarin an kashe mutun ko an sace ko an kori dabbobin mutane ba tare da daukar mataki ba.

">

Wannan lamari ya qazanta fiye da sauran lokota a baya, abinda kowa ya sani shi ne, gwamnatin tarayya da kuma ta jiha suke da alhakin bada kariya ko tsaro akan al’ummar da suke shugabanta, saboda haka duk abinda ya samu shamowa watan bakwai ya ja ba ta.

A bisa wannan qiyasa kowa na da tunanin babu wani abu da ya fi karfin gwamnati musamman wannan gwamnatin da ta zo tana cewa tana sane da duk wata matsala da ta shafi harkar tsaro musamman a arewacin Najeriya, Katsina kuma ita ce uwa a wannan lokaci.

Saboda haka uzurin da za a iya yiwa wannan gwamnati an riga an yi, abinda kawai ake so a gani shi ne, aiki a aikace, idan kuma ba a gani ba, to lamarin ya qazanta domin ana buqatar bayani wanda zai gamsar da jama’a akan halin da ake ciki.

Kamar yadda na ambata haqqin samar da tsaro ya rataya ne akan gwamnatin tarayya da kuma ta jiha wani lokaci da har da su kan su al’umma domin su ne abin zai yi wa daxi idan akan samu nasara, idan kuma aka samu aqasin haka sune ne waxanda za su xanxana kuxar su, Allah ya sawaqe.

Tarihi ya nuna yadda wannan gwamnatin ta jihar Katsina ta gaji matsalar tsaro daga gwamnatin da ta gabata, sai dai bata tsaya yin wata-wata ba, lokacin da suka shiga ofis sun fara kallon yadda za su bulluwa wannan lamari domin idan har ba a samun zaman lafiya ba, to tafiyar da gwamnatin zai zama wani baban qalubale a gareta.

Bayan yin dogon nazari game da wannan batun wanda yake da matuqar mahimmacin a rayuwar duniya, an fara kallon abin ta fuskar lalama sannan daga bayan maganar sasanci ta shigo wanda kowa yana san irin rawar da gwamnatin jihar Katsina qarqashin jagorancin Aminu Bello Masari ta yi na ganin an kawo qarshen matsalar tsaro a jihar Katsina .

">

Wannan duk ya faru ne, tare da cewa gwamnatin tarayya ita ke da alhakin yin hakan, amma kafin gwamnatin tarayya ta waiwayi jihar Katsina akan maganar matsalar tsaro tuni lamarin ya fara zama wata annoba ta musamman.

Ko kafin xaukar wancan matakin na sasanci da kuma sulhu sai da aka sanar da gwamnatin tarayya ta amince sannan aka yi haka, amma dai har yanzu kamar jiya kamar yau, inda ake dai nan ake, har qara ma ace gwamma jiya da yau.

Mun sha jin cewa shugaban qasa Muhammadu Buhari yana bada umarnin a turo jami’an tsaro jihar Katsina domin ganin an kawo qarshen wannan matsala, shima da kansa sau uku yana bada umarin ga sojojin da ke aikin kawo zaman lafiya a jihar Katsina umarnin ko wa’adin sati uku su kawo qarshen wannan matsala amma shiru kake ji kamar an aiki Bawa garinsu.

Haka kuma vangare su kansu al’ummar da wannan bala’I ya shafa sun fara fidda rai da daga gwamnatin tarayya zata fidda su daga wannan matsala da ta yi alqawari tun kafin a zave ta, amma har yanzu babu labari, sai na bakin ciki.

Kazalika mun sha jin cewa gwamna Aminu Bello Masari yana faxan cewa gwamnatinsa na kashe aqalla naira miliyan sitin duk wata akan matsalar tsaro kuma ba mu tava jin su jami’an tsaron sun musanta hakan ba, to amma me yasa wannan lamari kullin sai qara gaba yake?.

Sannan muna ganin irin yadda gwamnatin jihar Katsina ke faman xawainiya da jami’an tsaron da ake turuwa daga Abuja domin yin wannan aikin amma fa maganar kullin xaya ce babu tsaro, kullin sai an kai hari, sai an kashe, sai an sace shanu da mutane domin neman kuxin fansa.

Mutanen Katsina sun yi kuka har sun gaji akan wannan matsala amma hukumomin tsaron da wannan matslaar ta rataya akan su, sun yi gum da bakin su, sun ki yin abinda ya kamata su yi akan wannan batu mai matuqar mahimmaci ga wannan al’umma.

Idan muka duba yawan sojojin da aka kawo Katsina ko waxanda ake da su gaskiyar magana ba za su iya tunkarar waxancan mutanen masu manyan makamai masu linzami na qare dangi da suke xaukar fiye da awa biyar suna kai hare-hare ba tare da wani jami’in tsaro ya tunkari inda suke ba.

Anan muna shaidawa duniya cewa abubuwa da suke faruwa jihar Katsina akwai sakaci da rashin kula da yin watsi ko shakulatan vangaro da sha’anin tsaro a jihar da shugaban qasa ya fito kullin ana kashe su ba ji ba gani, kuma ko damuwa ba sa nunawa wannan abu akwai takaici so sai.

Koda jihar Katsina ba jihar Buhari ba ce, suna da haqqin a samar masu da tsaro a matsayinnsu na wani vangare na Najeriya, saboda haka a qa’ida ba sai sun liqa kansu da shugaban qasa ba, jami’an tsaron Sojoji sun ki yin abinda ya kamata wani lokacin a gaban idon su ake kashe mutane, amma da zaran an kai masu rahoto sai ka ji sun ce ba a ba su iznin xagawa daga inda suke ba.

Wani abin ban takaici da bakin ciki shi ne, irin yadda a wasu lokuta ake amfani da kuxaxan qananan hukumomin da wannan matsala ta shafa wajan samar da kuxin alawus alawus da waxannan Sojoji da aka jibge da sunan aikin samar da tsaro.

Gwamnatin jihar Katsina da kanta ta fito fili ta koka akan yadda duk abinda jami’an tsaro ke buqata wanda za su yi aikin samar da zaman lafiya, amma abinda ake gani ba abu ne da za a amince da shi ya cigaba da faruwa ba, ganin yadda wannan abu ke qara qazanta. Idan muka koma akan maganar su kan su jami’an ‘yan Sanda magana ta gaskiya babu su isaso a wannan jiha ta ke fama da matsalar tsaro, wanda haka bai kamata ace ‘yan sanda ba su da kayan aikin tunkarar waxannan ‘yan ta’ada daga vangaransu.

A irin wannan hali ne, kullin sai dai ka ji mai taimaka wa shugaban qasa na musamman Malam Garba Shehu yana Allah wadai da irin abubuwa da ke faruwa a jihar Katsina da sunan shugaban qasa, wannan lamari da bakin cikin da ban takaici yake.

Saboda ganin irin wannan yanayi da ake ciki tasa hatta ‘yan majalisar jihar Katsina musamnnan waxanda suka fito daga qananan hukumomin da wannan matsala ta shafa sun fara hayaqa da shugaban qasa inda suke kiransa da nuna shi a matsayin mutumi da gaza a vangaran tsaro.

Sannan sun nuna a fili cewa wannan abu ba abinda za su yarda da shi ba ne, sun shirya tare da mutanen su za su yi fitofito da duk wanda yake da haqqin yin wani abu akan harkar tsaro amma yaki yi   Har gobe mamaki da tambayar da jama’a ke yi wa kansu ita ce, me jihar Katsina ta yi  Buhari, me gwamnatin Katsina ta yi shugaban qasa, me yasa ya kauda kai daga taimakon su akan matsalar tsaro, me yasa ya zuba ido ana ta kashe al’umma kullin rana ba wani mataki daga vangaransa?

Yanzu dai duniya na kallo, kungiyoyi kare haqqin xan adam suna ji, kuma suna kallo, shima shugaban qasa yana ji ko kuma yana kallo, sannan al’umma suna ji suna kallo.

A qarshe qarshe Allah Yana ji kuma yana gani sannan shi ka xai ya san dalilin da yasa Buhari baya nuna damuwa da abubuwan da ke faruwa na matsalar tsaro a jihar Katsina

[covid-data]

Abubakar Ismail Kankara

Abubakar Ismail Kankara

Abubakar Ismail Kankara is a freelance multimedia journalist who covers underreported stories and fearlessly reports on corruption and insecurity in Nigeria. He is regularly hired to film documentary shorts, features, television interviews, and docu-style commercials.

Related Posts

Rana ta biyu a Garin Dikwa Zulum ya Raba kuɗi, da Abinci a Dikwa.

Rana ta biyu a Garin Dikwa Zulum ya Raba kuɗi, da Abinci a Dikwa.

by Abubakar Ismail Kankara
February 25, 2021
0

Rana ta biyu a Garin Dikwa Zulum ya Raba kuɗi, da Abinci a Dikwa. Maigirma Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana...

Ibrahim Magu Ya Taya Sabon Shugaba Murna

Ibrahim Magu Ya Taya Sabon Shugaba Murna

by Abubakar Ismail Kankara
February 25, 2021
0

 Magu Ya Taya Sabon Shugaba Murna Sabon Shugaban Hukumar yaƙi da al-mundahana ta ƙasa EFCC Abdulrasheed Bawa yace tsohon Shugaban...

Kuskure Ne Tantance Tsoffin Shugabannin Tsaro – Sani

Kuskure Ne Tantance Tsoffin Shugabannin Tsaro – Sani

by Abubakar Ismail Kankara
February 25, 2021
0

Kuskure Ne Tantance Tsoffin Shugabannin Tsaro – Sani Tsohon Sanatan Jihar Kaduna Sanata Shehu Sani, ya soki lamirin majalisar Dattawa...

Dikko Shine Yayi Kokarin Gyara Ingantuwar Hanyoyin Shigar Kwastom – Kanwan Katsina.

Dikko Shine Yayi Kokarin Gyara Ingantuwar Hanyoyin Shigar Kwastom – Kanwan Katsina.

by Abubakar Ismail Kankara
February 23, 2021
0

Dikko Shine Yayi Kokarin Gyara Ingantuwar Hanyoyin Shigar Kwastom           Kanwan Katsina, Alh. Bello An bayyana...

Next Post
Kaduna Mobile Courts Convict 605 Lockdown Violators

An kama Janar din Soja da malamin addinin musulunci a Kaduna

Buhari appoints Yuguda SEC DG

Buhari appoints Yuguda SEC DG

Recommended

BREAKING: APC expels only female lawmaker for anti-party in Ondo poll

BREAKING: APC expels only female lawmaker for anti-party in Ondo poll

2 years ago
US discussed holding first nuclear test in decades—Report

US discussed holding first nuclear test in decades—Report

2 years ago

Popular News

    Connect with us

    ">
    • About Us
    • Contact us
    • Advertise with us
    • Privacy Policy
    • Submit Article
    • Copyright Notice
    • Advertising Guidelines
    inquiries : +234 8032398985 info@dailyepisode.ng

    Copyright © 2022 DAILY EPISODE Designed by AIACCESS CONTRACTORS

    No Result
    View All Result
    • Home
    • News
    • General Crimes
    • Under reported
    • Business
    • Politics
    • Opinions
    • Studio

    Copyright © 2022 DAILY EPISODE Designed by AIACCESS CONTRACTORS

    Login to your account below

    Forgotten Password?

    Fill the forms bellow to register

    All fields are required. Log In

    Retrieve your password

    Please enter your username or email address to reset your password.

    Log In